Daga Laraba

By Unknown

Listen to a podcast, please open Podcast Republic app. Available on Google Play Store and Apple App Store.

Image by Unknown

Category: News Commentary

Open in Apple Podcasts


Open RSS feed


Open Website


Rate for this podcast

Subscribers: 1
Reviews: 0
Episodes: 239

Description

Shiri ne da ke tattaunawa mai zurfi a kan batutuwan da suka shafi al'umma kai-tsaye, da nazari a kan tasirin da za su iya yi, da nemo hanyar magance ko kauce wa illolin da za su iya hifarwa bayan jin ta-bakin wadanda abin ya shafa.


Episode Date
Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka
Dec 31, 2025
Yadda Ragin Farashin Man Fetur Zai Shafi Rayuwar ‘Yan Najeriya
Dec 17, 2025
Ko Ziyarar Tawagar Amurka Za Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Najeriya?
Dec 10, 2025
Kalubalen Dake Gaban Janar Christopher Musa A Matsayin Ministan Tsaro
Dec 03, 2025
Shin Ya Kamata A Biya Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane?
Nov 26, 2025
Hanyoyin Da Suka Kamata A Bi Wajen Ceto Daliban Kebbi Da Aka Sace
Nov 19, 2025
Tasirin Da Tura Jami’an ‘Yan Sanda Kare Manyan Mutane Zai Haifar Ga Tsaron Al’umma
Nov 12, 2025
Yadda 'Yanbindiga Ke Amfani Da Hakar Zinare Wajen Mallakar Makamai
Nov 05, 2025
Dalilan Da Suka Sa PDP Ta Ki Sayarwa Sule Lamido Fom Din Takarar Shugaban Jam’iyya
Oct 29, 2025
Shin Ko Jam’iyyar PDP Ta Fara Gushewa Ne?
Oct 15, 2025
Yadda Aka Yi Almajiri Ya Zama Mabaraci
Oct 08, 2025
Tasirin Bambance-bambance Tsakanin ‘Yan Najeriya Shekara 65 Da Samun ‘Yancin Kai
Oct 01, 2025
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Cin Kifi Yadda Ya Kamata
Sep 24, 2025
Dalilan Tashin Farashin Doya A Wasu Kasuwannin Najeriya
Sep 17, 2025
Dalilan Da Suka Sa Nayi Yunkurin Kashe Kaina Har Sau Uku
Sep 10, 2025
Hare-hare Kan Tarurrukan Siyasa Da Alakarsu da 2027
Sep 04, 2025
Yadda Mata Dake Auren Gwaji Suke Yamutsa Hazo
Sep 03, 2025
Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa
Aug 27, 2025
Yadda wasu tsare-tsaren ba da tazarar haihuwa ke yin illa ga mata
Aug 20, 2025
Yadda Sinadaran Dandanon Abinci Ke Yin Illa Ga Lafiya
Aug 13, 2025
Me Ke Sa Matasa Zama Karnukan Farautar ‘Yan Siyasa A Kafafen Sadarwa Na Zamani?
Aug 06, 2025
Dalilan Alummomi Na Rungumar Gwaji Kafin Aure
Jul 30, 2025
Abubuwan Da Ya Kamata Yara Su Yi Yayin Hutun Makaranta
Jul 23, 2025
Makomar Siyasar Najeriya Bayan Rasuwar Shugaba Buhari
Jul 16, 2025
Shin Ko Zafin Nema Na Kawo Samu?
Jul 09, 2025
Cutukan Da Sinadaran Yin Burodi Ke Haifarwa
Jul 02, 2025
Shin Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?
Jun 18, 2025
June 12: Me Ranar Demokradiyya Ke Nufi Ga Talakan Najeriya?
Jun 12, 2025
Dalilan Rashin Jituwa Tsakanin Marasa Lafiya Da Jami'an Kiwon Lafiya
Jun 11, 2025
Dalilan Tashin Farashin Kayan Miya Gabanin Bikin Sallah
Jun 04, 2025
“Sai Na Tara Kudin Cin Abinci Na Nake Iya Siyan Audugar Al’ada”
May 28, 2025
"Abba Al'mustafa Bashi Da Hurumin Dakatar Da Fina Finan Mu"
May 21, 2025
Tasirin Mulkin Karba-Karba A Najeriya
May 14, 2025
Boyayyun Dalilan Da Suke Sa Faduwa Jarabawa A Najeriya
May 07, 2025
Asarar Da Hausawa Ke Tafkawa Sakamakon Bacewar Tatsuniya
Apr 30, 2025
Dalilan Rashin Wutar Lantarki A Wasu Jihohin Arewa
Apr 23, 2025
Dalilan Ɓaraka A Tsakanin Iyayen Riƙo Da Ƴaƴan Riƙo
Apr 16, 2025
Abin Da Ya Sa ‘Matar Bahaushe Ba Ta Iya Kiran Sunan Mijinta’
Apr 09, 2025
Dalilan Zuwan Mafarautan Arewa Kudancin Kasar Nan
Apr 02, 2025
Yadda Farashin Kayan Masarufi Suke Gabanin Sallah
Mar 26, 2025
Abin Da Kundin Tsarin Mulki Ya Ce A Kan Ayyana Dokar Ta Ɓaci
Mar 19, 2025
Ko Kun San Asalin Tashe Da Tarihinsa A Kasar Hausa?
Mar 12, 2025
Yadda Zawarawa Suke Dandana Kuda A Watan Ramadana
Mar 05, 2025
Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa
Feb 26, 2025
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Buga-Buga Ko Da Suna Aikin Albashi?
Feb 19, 2025
Dalilan Da Al’adar Zanen Fuska Ke Neman Gushewa A Kasar Hausa
Feb 12, 2025
Yadda Al’adun Aure A Ƙasar Hausa Suka Koma 'Event Centre'
Feb 05, 2025
Dalilan Da Suka Sa Mutane Suke Son Haihuwar Maza Fiye Da Mata
Jan 29, 2025
Me Ya Sa Matasa Ba Sa Ɗaukar Koyarwa A Matsayin Sana'a?
Jan 22, 2025
Dalilan Ɓaraka A Tsakanin Iyayen Riƙo Da Ƴaƴan Riƙo
Jan 15, 2025
Yadda Sunayen Zamani Suke Neman Kawar Da Na Hausawa
Jan 08, 2025
Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka
Jan 01, 2025
Dalilan Da Suka Sa Wasu Darikun Kirista Basa Bikin Kirsimeti
Dec 25, 2024
Yadda Shara Ke Neman Binne Manyan Biranen Najeriya
Dec 19, 2024
Me Nasarar Da John Mahama Ya Samu Ke Nufi Ga kasar Ghana
Dec 11, 2024
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Kishin Kabila Fiye Da Kasa
Dec 04, 2024
Gudunmawar Da ‘Yan Sa Kai Suke Badawa Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro
Nov 27, 2024
Hanyoyin Dawo Da Martabar Karatun Tsangaya A Najeriya
Nov 20, 2024
Yadda Almajiri Ya Zama Mabaraci
Nov 13, 2024
Tarihin Almajirci A Kasar Hausa Da Yadda Yake A Da.
Nov 06, 2024
Matsayin Gwamnonin Arewa Kan Kudurin Haraji – Kishin Kasa Ko Son Zuciya?
Oct 30, 2024
Shin Duka Ne Hanyar Ladabtar Da Yara Mafi Inganci?
Oct 23, 2024
Me Ya Sa Kimar Dattawa Ta Ragu A Cikin Al’umma?
Oct 16, 2024
Da Gaske Ciwon ’Ya Mace Na ’Ya Mace Ne?
Oct 09, 2024
Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?
Oct 02, 2024
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Buga-Buga Ko Da Suna Aikin Albashi?
Sep 25, 2024
Abin Da Ya Hana Dalibai Da Dama Komawa Makaranta
Sep 18, 2024
Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China
Sep 11, 2024
Me Ya Kamata A Yi Lokacin Komawar Yara Makaranta?
Sep 04, 2024
Muhimmancin Al'adar Ciyayya.
Aug 28, 2024
Me Ya Kamata A Yi Wa Mutanen Da Rikicin Ta’addanci Ya Rutsa Da Su?
Aug 21, 2024
Abin Da Ke Faruwa Da Bankunan Da Suka Haɗe Waje Guda
Aug 14, 2024
Yadda Za Ku Gane Shafukan Tallafin Gwamnati Na Bogi
Aug 07, 2024
Abin Da Gwamnati Za Ta Yi Idan Tana Son Hana Zanga-Zanga
Jul 31, 2024
Dabarun Kauce Wa Dagulewar Lissafi Sakamakon Ruwan Sama
Jul 24, 2024
Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?
Jul 17, 2024
Matakan Kauce Wa Hadarin Ambaliyar Ruwa
Jul 10, 2024
Digiri Ko Sana’a - Wanne Ya Fi Muhimmanci?
Jul 03, 2024
Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro
Jun 26, 2024
Yadda Kanawa Suka Je Kallon Hawan Daushe A Zazzau
Jun 19, 2024
‘Na Yi Nadamar Ajiye Aiki Saboda Tsohon Mijina’
Jun 12, 2024
Dalilin Da Maza Ba Su Son Likita Namiji Ya Duba Matansu
Jun 05, 2024
Ƙalubale Da Ci Gaban Dimokraɗiyar Najeriya Cikin Shekara 25
May 29, 2024
Abin Da Ke Sa Fararen Hula Su Raina Sojoji
May 22, 2024
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mai Aikin Hajji
May 15, 2024
Dalilin Da Za A Hana ’Yan Ƙasa Da Shekara 18 Shiga Jami’a
May 08, 2024
Muna Rayuwa A Cikin Ƙunci - Ma’aikatan Najeriya
May 01, 2024
Me Ya Sa Kamfanonin Lantarki Suke Fifita ‘Yan ‘Band A’?
Apr 17, 2024
Yadda Sabbin Ma'aurata Ke Morewa A Ramadan
Apr 03, 2024
Abubuwan Da Ba A So Mai I'itikafi Ya Aikata
Mar 27, 2024
Abin Da Ake Yi A Goman Tsakiyar Ramadan A Addini Da Al'ada
Mar 20, 2024
Abin Da Addini Yace Game Da Azumin Ƙananan Yara
Mar 13, 2024
'Amfani Da Tsaffin Takardun Naira Zai Iya Jefa Mutum A Matsala'
Mar 06, 2024
"Ruwan 'Fiyowata' Na Neman Ya Gagari Talaka"
Feb 28, 2024
Harshen Uwa: Dalilin Da Mutane Ke Mance Yarensu Na Asali
Feb 21, 2024
Ranar Masoya: 'Da Wuya A Samu Soyayyar Gaskiya A Yanzu'
Feb 14, 2024
Yadda ‘Yan Arewa Za Su Samu Kuɗi A Soshiyal Midiya
Feb 07, 2024
Yadda Takura A Wajen Aiki Ke Ta'azzara Rayuwar Ma'aikaci
Jan 31, 2024
Matakan Kariya Daga Kwantawa Rashin Lafiya
Jan 24, 2024
Yadda Wasan Kanawa Da Zagezagi Ya Samo Asali
Jan 17, 2024
Matsalolin Da Suka Kewaye Kannywood
Jan 10, 2024
Ina Aka Kwana A Binciken Harin Tudun Biri?
Jan 03, 2024
Abin Da Zai Faru Idan Mutum Ya Cika Cin Goro
Dec 27, 2023
Mahimmancin Barin Wasiyya Tun Kana Da Rai
Dec 20, 2023
Dalilin Da Maza Ke Haura Shekar 40 Babu Auren Fari
Dec 13, 2023
Da Gaske Shan Garin Kwaki Na Kashe Ido?
Dec 06, 2023
Yadda Za Ku Gane Kuna Da Ƙarancin Suga A Jikinku
Nov 29, 2023
Abin Da Ya Sa Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa Huɗu
Nov 22, 2023
Ƙalubalen Da Matan Aure Ma'aikata Ke Fuskanta
Nov 15, 2023
Abin Da Ya Sa Ba a Ɗaukar Hoton Alƙali a Kotu
Nov 08, 2023
Yadda Amare Suka Mai Da Ankon Bikinsu Hanyar Tara Kuɗaɗe
Nov 01, 2023
Dalilin Da Aka Kasa Magance Rikicin Manoma da Makiyaya
Oct 25, 2023
Abin Da Ke Sa Maza Shan Maganin Karin Kuzarin Auratayya
Oct 18, 2023
Gaskiyar Abin Da Ke Kawo Cutar Basir
Oct 11, 2023
Me Ya Sa Waɗanda Suka Kammala Jami'a Ke Komawa Sana'ar Girke-Girke
Oct 04, 2023
Dalilin Da Ba Za Mu Bari Likita Na Miji Ya Duba Matanmu Ba
Sep 27, 2023
Matakan Nasara Wajen Neman Aure A Soshiyal Midiya
Sep 20, 2023
Da Wuya Talakan Najeriya Ya Iya Zuwa Aikin Hajjin Bana
Sep 13, 2023
Me Ya Sa Juyin Mulki A Wasu Kasashe Ya Dami Tinubu?
Sep 06, 2023
‘Yadda Rashin Gaisuwa Ya Kashe Aure’
Aug 30, 2023
Mun Fi Son Mulkin Sojoji —Al’ummar Nijar
Aug 23, 2023
Mece Ce Ribar Kai Gwamnati Ƙara
Aug 16, 2023
Matsalolin Zama Nesa Da Iyali
Aug 09, 2023
Abin Da Ya Sa Muke Yin Ciko —’Yan Mata
Aug 02, 2023
"Wahalar Da Mu Ka Sha A Wurin Iyayen Riko"
Jul 26, 2023
"Dole Ne Mace Ta Yiwa Mijinta Wanki"
Jul 19, 2023
Da Gaske Ana Iya Canza Injin Janareta Ya Koma Amfani Da Gas?
Jul 12, 2023
Yadda 'Yan Najeriya Suke Shiga Tasku a Kasashen Waje
Jul 05, 2023
Dalilan Lalacewar Al'adun Sallah
Jun 28, 2023
Martanin 'Yan Najeriya Kan Bashin Kudin Karatu
Jun 21, 2023
Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure
Jun 14, 2023
Yadda Cire Tallafin Mai Ya Shafi Rayuwar 'Yan Najeriya
Jun 07, 2023
Abin Da 'Yan Arewa Ke Son Tinubu Ya Yi Musu
May 31, 2023
Yadda Rashin Sanin kimar Waliyyai Ke Shafar Zamantakewar Aure
May 24, 2023
Yadda Hausawa Ke Shiga Kungiyoyin Asiri A Kudu
May 17, 2023
Zama Da Uwar Miji A Gida Daya: Inda Gizo Ke Saka
May 10, 2023
Yadda Iyaye Ke Kashe Wa 'Ya'yansu Aure A Arewa
May 03, 2023
Amfanin Kishiya A Zamantakewar Aure
Apr 26, 2023
Yadda Mutane Ke Zubar Da Ladan Azuminsu Kafin Sallah
Apr 19, 2023
Yadda Rashin Ruwan Sha Ke Lakume Rayuka A Kano
Apr 12, 2023
Hukuncin Saka Hotunan Sadaka A Soshiyal Midiya
Apr 05, 2023
Dalilin Da 'Yan Siyasa Ke Kin Karbar Kaye A Najeriya
Mar 29, 2023
Matakan Samun Nasara A Watan Ramadan
Mar 22, 2023
Hakikanin Abin Da Ya Sa Aka Ki Sakin Naira
Mar 15, 2023
Wane Ne Bola Ahmed Tinubu? Bayani Daga Dattawan Legas
Mar 08, 2023
Ba-zatan da Zaben 2023 Ya Zo Da shi
Mar 01, 2023
Anya INEC Ta Shirya Wa Zaben 2023?
Feb 22, 2023
Wa Zai Lashe Zaben Shugaban Najeriya?
Feb 15, 2023
Abin Da Ya Sa 'Yan Mata Ke Tallata Kansu a ‘Soshiyal Midiya'
Feb 08, 2023
Dalilin Da Mutane Ke Karya
Feb 01, 2023
Yadda Matsin Tattalin Arziki Ya Sa Wasu ’Yan Najeriya Suka Rage Cin Abinci
Jan 25, 2023
Alakar ’yan aiki da iyayen gidansu: A ina gizo ke saka?
Jan 18, 2023
Dalilin Da Maza Ke Shakkar Auren Mata 'Yan Boko
Jan 10, 2023
Yadda Yaudara Ta Zamo Ruwan Dare A Fagen Soyayya
Jan 04, 2023
Yadda Son Mata Da Dukiya Ke Raba Zumunci
Dec 28, 2022
Yadda Ake Aure Da Ciki A Kasar Hausa
Dec 21, 2022
Yadda Talla Ke Bata Rayuwar Yaran Arewa
Dec 14, 2022
Jabun Kayayyaki: Ina Hukumar SON Ta Shiga Ne?
Dec 07, 2022
Yadda Zubar Da Ciki Ya Zama Ruwan Dare A Najeriya
Nov 30, 2022
Maganin Karfin Maza: Gyara Ko Janyo Ciwo?
Nov 23, 2022
Yadda Iyaye Ke Lalata Da ’Ya’yan Cikinsu
Nov 16, 2022
Yadda Yi Wa Kananan Yara Fyade Ya Yadu A Arewacin Najeriya
Nov 09, 2022
Abin da kishi ke sa maza aikatawa
Nov 02, 2022
Yadda Masu Aure Suka Zama Mazinata A Najeriya
Oct 26, 2022
Yadda Aka Zalunce Mu A Bainar Jama’a, Amma Kowa Ya Kau Da Kai
Oct 19, 2022
"Mun Ci Karfin Aikin Zaben 2023" - Shugaban INEC
Oct 12, 2022
Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta
Oct 05, 2022
Yadda ‘Sakacin Ma’aikata’ Ke Lakume Rayuka A Asibitin Murtala
Sep 28, 2022
Tashin Hankalin Da Samari Ke Ciki Amma Suke Boyewa
Sep 21, 2022
Yadda Shawarwarin Zamantakewar Aure Ke Gudana A Kafafen Sada Zumunta
Sep 14, 2022
Yadda Abincin Da Ake Yawan Ci Ke Iya Zama Guba
Sep 07, 2022
'Yan Ta'adda Na Fada A Ji A Najeriya.
Aug 31, 2022
Yadda Rabon Gado Ke Neman Zama Tarihi
Aug 24, 2022
Kayan Mata: Gyaran Jiki Ko Janyo Ciwo?
Aug 17, 2022
Kamen ’Yan Arewa: Shin Lokacin Daina Ci-Rani Ya Yi?
Aug 10, 2022
‘Ina Sayar Da Kwalaba 1,000 Na ‘Kurkura’ A Mako A Zariya’
Aug 03, 2022
Daga Lahadin Nan INEC Za Ta Rufe Rajistar Katin Zaɓe
Jul 27, 2022
Dalilan Da Daliban Kano Ke Yawan Faduwa Jarabawa
Jul 20, 2022
Matsalar Tsaro Da Rashin Tsari Ne Suka Kara Ruguza Ilimi a Zamfara
Jul 13, 2022
Halin Da Harkar Ilimi Ke Ciki A Jihar Sakkwato
Jul 06, 2022
Ainihin Halin Da Harkar Ilimi Ke Ciki A Jihar Kebbi
Jun 29, 2022
Halin Da Karatun Boko Ke Ciki A Jihar Bauchi
Jun 22, 2022
Yadda Cin Zarafi Da Bidiyon Tsiraici Ke Zama Ruwan Dare
Jun 15, 2022
Alakar Matar Gida Da Dangin Miji
Jun 08, 2022
Jikoki A Hannun Kakanni Tausayi Ko Cutarwa?
Jun 01, 2022
Yadda ’Yan IPOB Suka Kashe Mai Tsohon Cikin Da ’Ya’yanta
May 25, 2022
Yadda Za A Magance Matsalolin Matasan Arewa
May 18, 2022
Dalilin Da Muka Bar Matasan Arewa A Baya
May 11, 2022
Anya Akwai Ranar Da Za A Wayi Gari Ta'addancin 'Yan Bindiga Ya Zama Tarihi A Najeriya?
May 04, 2022
Yadda Za A Magance Matsalar Tsaro A Arewacin Najeriya —Masana
Apr 27, 2022
Kokarin Da Gwamnati Ke Yi A Yakar ’Yan Ta'adda
Apr 20, 2022
Abin Da Muka Gani A Dabar ’Yan Ta’adda
Apr 13, 2022
Barnar Da 'Yan Bindiga Suka Yi A Arewa Maso Yammacin Najeriya
Apr 06, 2022
Asalin ta’addanci a Zamfara
Mar 30, 2022
Ina Makomar Masu Yada Labaran Karya A Lahira?
Mar 23, 2022
Yadda Ake Gane Labaran Karya
Mar 16, 2022
Hanyoyin Da Illar Labaran Karya Ke Shafar Jama'a
Mar 09, 2022
Yadda ’Yan Siyasa Ke Yada Labaran Karya Don Su Ci Zabe
Mar 02, 2022
Ungulu Da Kan Zabo: Yadda Labaran Karya Ke Buya A Tsakanin Al’umma
Feb 23, 2022
‘Yadda Masu Kwacen Waya Suka Kashe Dan Uwana Bayan Sun Illata Ni’
Feb 16, 2022
Yadda Masu Kwacen Waya Ke cin Karensu Babu Babbaka A Kano
Feb 09, 2022
Yadda labaran karya ke hana ruwa gudu a rayuwar al'umma
Feb 02, 2022
Waiwaye: Yadda Rufe Hanyoyin Sadarwa Ya Shafi Harkokin Kasuwanci
Jan 26, 2022
Hanyoyin Warware Matsalolin Bayan Jefa Kuri’a
Jan 19, 2022
Yadda Za A Magance Matsalolin Ranar Zabe
Jan 12, 2022
Matakan Yin Katin Zabe Domin Kawo Sauyi
Jan 05, 2022
Yadd kuri'arku za ta iya sauya rayuwarku
Dec 29, 2021
Karfin Ikon Talakawa A Dimokuradiyyar Gaskiya
Dec 22, 2021
Illolin da rashin kaunar juna ke yi wa mata
Dec 15, 2021
Dalilan Da Mata Ba Sa Kaunar Junansu
Dec 08, 2021
Yadda 'Yan Siyasar Kano Ke Hana Jihar Ci Gaba
Dec 01, 2021
Kunci da wulakancin da zawarawa ke fuskanta
Nov 24, 2021
Auren Wuf: Soyayya ko kwadayi?
Nov 17, 2021
Illolin da bilicin ke haifar wa lafiyar masu yi
Nov 10, 2021
Me ya sa ake bilichin?
Nov 03, 2021
Abin Da Ke Sa Mace Ta Fara Neman Namiji Da Aure
Oct 27, 2021
Mafita Daga Matsalar Yin Watsi Da Tarbiyyar ’Ya’ya
Oct 20, 2021
Daga Laraba: Har Da Rashin Tarbiya A Halin Da Kasar Nan Ke Ciki
Oct 13, 2021
Dalilan Mutuwar Kishin Kasa A Zukatan 'Yan Najeriya
Oct 06, 2021
Wane Ne Ke Yada Labaran Karya?
Sep 29, 2021
Anya Camfi Zai Fita Daga Zukatan Mutane Kuwa?
Sep 22, 2021
Yadda Aka Ceto Mutum 638 Da Ake 'Bautarwa' A Arewacin Najeriya
Sep 15, 2021
Fina-Finan Hausa: Gina Al'umma Ko Ruguza Tarbiya?
Sep 08, 2021
Yadda 'Yan Siyasa "Ke Mayar Da Matasa 'Yan Kwaya"
Sep 01, 2021
Wane Ne Ke Amfana Da Kayan Shaye-Shaye A Najeriya?
Aug 25, 2021
Yadda Matsalar Shaye-Shaye Ta Zama Ruwan Dare A Najeriya
Aug 18, 2021
Halin Ni-'Ya-Su: Wa Ya Kamata Ya Jikan 'Yan Gudun Hijira?
Aug 11, 2021
Abin da ke kawo yawan sakin aure a kasar Hausa
Aug 04, 2021
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ke Rashin Lafiyar Kwakwalwa
Jul 28, 2021
Tsadar kayan abinci: 'Yan Najeriya na dandana kudarsu
Jul 21, 2021
Yadda Hadurra ke lakume Rayukan Dubban 'yan Najeriya
Jul 14, 2021
Yadda Cin Hanci Da Rashawa Ke Kassara Rayuwar Al'umma
Jul 07, 2021
Yadda kwacen waya ke ajalin jama'a a Najeriya
Jun 30, 2021
Hidimar aure: Wa ya fi jin jiki tsakanin dangin ango da na amarya?
Jun 23, 2021
Shin Ana Damawa da Nakasassu a Najeriya?
Jun 16, 2021
Shekara 22 baya: Wanne alfanu Najeriya ta samu daga Dimokuradiyya?
Jun 09, 2021
Wacce hanya za a bi a hana satar mutane?
Jun 02, 2021
Taskun da Ibo Musulmi ke shiga
May 26, 2021
Sharar Fage
May 19, 2021