Listen to a podcast, please open Podcast Republic app. Available on Google Play Store and Apple App Store.
Shiri ne da ke tattaunawa mai zurfi a kan batutuwan da suka shafi al'umma kai-tsaye, da nazari a kan tasirin da za su iya yi, da nemo hanyar magance ko kauce wa illolin da za su iya hifarwa bayan jin ta-bakin wadanda abin ya shafa.
| Episode | Date |
|---|---|
|
Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka
|
Dec 31, 2025 |
|
Yadda Ragin Farashin Man Fetur Zai Shafi Rayuwar ‘Yan Najeriya
|
Dec 17, 2025 |
|
Ko Ziyarar Tawagar Amurka Za Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Najeriya?
|
Dec 10, 2025 |
|
Kalubalen Dake Gaban Janar Christopher Musa A Matsayin Ministan Tsaro
|
Dec 03, 2025 |
|
Shin Ya Kamata A Biya Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane?
|
Nov 26, 2025 |
|
Hanyoyin Da Suka Kamata A Bi Wajen Ceto Daliban Kebbi Da Aka Sace
|
Nov 19, 2025 |
|
Tasirin Da Tura Jami’an ‘Yan Sanda Kare Manyan Mutane Zai Haifar Ga Tsaron Al’umma
|
Nov 12, 2025 |
|
Yadda 'Yanbindiga Ke Amfani Da Hakar Zinare Wajen Mallakar Makamai
|
Nov 05, 2025 |
|
Dalilan Da Suka Sa PDP Ta Ki Sayarwa Sule Lamido Fom Din Takarar Shugaban Jam’iyya
|
Oct 29, 2025 |
|
Shin Ko Jam’iyyar PDP Ta Fara Gushewa Ne?
|
Oct 15, 2025 |
|
Yadda Aka Yi Almajiri Ya Zama Mabaraci
|
Oct 08, 2025 |
|
Tasirin Bambance-bambance Tsakanin ‘Yan Najeriya Shekara 65 Da Samun ‘Yancin Kai
|
Oct 01, 2025 |
|
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Cin Kifi Yadda Ya Kamata
|
Sep 24, 2025 |
|
Dalilan Tashin Farashin Doya A Wasu Kasuwannin Najeriya
|
Sep 17, 2025 |
|
Dalilan Da Suka Sa Nayi Yunkurin Kashe Kaina Har Sau Uku
|
Sep 10, 2025 |
|
Hare-hare Kan Tarurrukan Siyasa Da Alakarsu da 2027
|
Sep 04, 2025 |
|
Yadda Mata Dake Auren Gwaji Suke Yamutsa Hazo
|
Sep 03, 2025 |
|
Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa
|
Aug 27, 2025 |
|
Yadda wasu tsare-tsaren ba da tazarar haihuwa ke yin illa ga mata
|
Aug 20, 2025 |
|
Yadda Sinadaran Dandanon Abinci Ke Yin Illa Ga Lafiya
|
Aug 13, 2025 |
|
Me Ke Sa Matasa Zama Karnukan Farautar ‘Yan Siyasa A Kafafen Sadarwa Na Zamani?
|
Aug 06, 2025 |
|
Dalilan Alummomi Na Rungumar Gwaji Kafin Aure
|
Jul 30, 2025 |
|
Abubuwan Da Ya Kamata Yara Su Yi Yayin Hutun Makaranta
|
Jul 23, 2025 |
|
Makomar Siyasar Najeriya Bayan Rasuwar Shugaba Buhari
|
Jul 16, 2025 |
|
Shin Ko Zafin Nema Na Kawo Samu?
|
Jul 09, 2025 |
|
Cutukan Da Sinadaran Yin Burodi Ke Haifarwa
|
Jul 02, 2025 |
|
Shin Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?
|
Jun 18, 2025 |
|
June 12: Me Ranar Demokradiyya Ke Nufi Ga Talakan Najeriya?
|
Jun 12, 2025 |
|
Dalilan Rashin Jituwa Tsakanin Marasa Lafiya Da Jami'an Kiwon Lafiya
|
Jun 11, 2025 |
|
Dalilan Tashin Farashin Kayan Miya Gabanin Bikin Sallah
|
Jun 04, 2025 |
|
“Sai Na Tara Kudin Cin Abinci Na Nake Iya Siyan Audugar Al’ada”
|
May 28, 2025 |
|
"Abba Al'mustafa Bashi Da Hurumin Dakatar Da Fina Finan Mu"
|
May 21, 2025 |
|
Tasirin Mulkin Karba-Karba A Najeriya
|
May 14, 2025 |
|
Boyayyun Dalilan Da Suke Sa Faduwa Jarabawa A Najeriya
|
May 07, 2025 |
|
Asarar Da Hausawa Ke Tafkawa Sakamakon Bacewar Tatsuniya
|
Apr 30, 2025 |
|
Dalilan Rashin Wutar Lantarki A Wasu Jihohin Arewa
|
Apr 23, 2025 |
|
Dalilan Ɓaraka A Tsakanin Iyayen Riƙo Da Ƴaƴan Riƙo
|
Apr 16, 2025 |
|
Abin Da Ya Sa ‘Matar Bahaushe Ba Ta Iya Kiran Sunan Mijinta’
|
Apr 09, 2025 |
|
Dalilan Zuwan Mafarautan Arewa Kudancin Kasar Nan
|
Apr 02, 2025 |
|
Yadda Farashin Kayan Masarufi Suke Gabanin Sallah
|
Mar 26, 2025 |
|
Abin Da Kundin Tsarin Mulki Ya Ce A Kan Ayyana Dokar Ta Ɓaci
|
Mar 19, 2025 |
|
Ko Kun San Asalin Tashe Da Tarihinsa A Kasar Hausa?
|
Mar 12, 2025 |
|
Yadda Zawarawa Suke Dandana Kuda A Watan Ramadana
|
Mar 05, 2025 |
|
Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa
|
Feb 26, 2025 |
|
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Buga-Buga Ko Da Suna Aikin Albashi?
|
Feb 19, 2025 |
|
Dalilan Da Al’adar Zanen Fuska Ke Neman Gushewa A Kasar Hausa
|
Feb 12, 2025 |
|
Yadda Al’adun Aure A Ƙasar Hausa Suka Koma 'Event Centre'
|
Feb 05, 2025 |
|
Dalilan Da Suka Sa Mutane Suke Son Haihuwar Maza Fiye Da Mata
|
Jan 29, 2025 |
|
Me Ya Sa Matasa Ba Sa Ɗaukar Koyarwa A Matsayin Sana'a?
|
Jan 22, 2025 |
|
Dalilan Ɓaraka A Tsakanin Iyayen Riƙo Da Ƴaƴan Riƙo
|
Jan 15, 2025 |
|
Yadda Sunayen Zamani Suke Neman Kawar Da Na Hausawa
|
Jan 08, 2025 |
|
Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka
|
Jan 01, 2025 |
|
Dalilan Da Suka Sa Wasu Darikun Kirista Basa Bikin Kirsimeti
|
Dec 25, 2024 |
|
Yadda Shara Ke Neman Binne Manyan Biranen Najeriya
|
Dec 19, 2024 |
|
Me Nasarar Da John Mahama Ya Samu Ke Nufi Ga kasar Ghana
|
Dec 11, 2024 |
|
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Kishin Kabila Fiye Da Kasa
|
Dec 04, 2024 |
|
Gudunmawar Da ‘Yan Sa Kai Suke Badawa Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro
|
Nov 27, 2024 |
|
Hanyoyin Dawo Da Martabar Karatun Tsangaya A Najeriya
|
Nov 20, 2024 |
|
Yadda Almajiri Ya Zama Mabaraci
|
Nov 13, 2024 |
|
Tarihin Almajirci A Kasar Hausa Da Yadda Yake A Da.
|
Nov 06, 2024 |
|
Matsayin Gwamnonin Arewa Kan Kudurin Haraji – Kishin Kasa Ko Son Zuciya?
|
Oct 30, 2024 |
|
Shin Duka Ne Hanyar Ladabtar Da Yara Mafi Inganci?
|
Oct 23, 2024 |
|
Me Ya Sa Kimar Dattawa Ta Ragu A Cikin Al’umma?
|
Oct 16, 2024 |
|
Da Gaske Ciwon ’Ya Mace Na ’Ya Mace Ne?
|
Oct 09, 2024 |
|
Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?
|
Oct 02, 2024 |
|
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Buga-Buga Ko Da Suna Aikin Albashi?
|
Sep 25, 2024 |
|
Abin Da Ya Hana Dalibai Da Dama Komawa Makaranta
|
Sep 18, 2024 |
|
Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China
|
Sep 11, 2024 |
|
Me Ya Kamata A Yi Lokacin Komawar Yara Makaranta?
|
Sep 04, 2024 |
|
Muhimmancin Al'adar Ciyayya.
|
Aug 28, 2024 |
|
Me Ya Kamata A Yi Wa Mutanen Da Rikicin Ta’addanci Ya Rutsa Da Su?
|
Aug 21, 2024 |
|
Abin Da Ke Faruwa Da Bankunan Da Suka Haɗe Waje Guda
|
Aug 14, 2024 |
|
Yadda Za Ku Gane Shafukan Tallafin Gwamnati Na Bogi
|
Aug 07, 2024 |
|
Abin Da Gwamnati Za Ta Yi Idan Tana Son Hana Zanga-Zanga
|
Jul 31, 2024 |
|
Dabarun Kauce Wa Dagulewar Lissafi Sakamakon Ruwan Sama
|
Jul 24, 2024 |
|
Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?
|
Jul 17, 2024 |
|
Matakan Kauce Wa Hadarin Ambaliyar Ruwa
|
Jul 10, 2024 |
|
Digiri Ko Sana’a - Wanne Ya Fi Muhimmanci?
|
Jul 03, 2024 |
|
Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro
|
Jun 26, 2024 |
|
Yadda Kanawa Suka Je Kallon Hawan Daushe A Zazzau
|
Jun 19, 2024 |
|
‘Na Yi Nadamar Ajiye Aiki Saboda Tsohon Mijina’
|
Jun 12, 2024 |
|
Dalilin Da Maza Ba Su Son Likita Namiji Ya Duba Matansu
|
Jun 05, 2024 |
|
Ƙalubale Da Ci Gaban Dimokraɗiyar Najeriya Cikin Shekara 25
|
May 29, 2024 |
|
Abin Da Ke Sa Fararen Hula Su Raina Sojoji
|
May 22, 2024 |
|
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mai Aikin Hajji
|
May 15, 2024 |
|
Dalilin Da Za A Hana ’Yan Ƙasa Da Shekara 18 Shiga Jami’a
|
May 08, 2024 |
|
Muna Rayuwa A Cikin Ƙunci - Ma’aikatan Najeriya
|
May 01, 2024 |
|
Me Ya Sa Kamfanonin Lantarki Suke Fifita ‘Yan ‘Band A’?
|
Apr 17, 2024 |
|
Yadda Sabbin Ma'aurata Ke Morewa A Ramadan
|
Apr 03, 2024 |
|
Abubuwan Da Ba A So Mai I'itikafi Ya Aikata
|
Mar 27, 2024 |
|
Abin Da Ake Yi A Goman Tsakiyar Ramadan A Addini Da Al'ada
|
Mar 20, 2024 |
|
Abin Da Addini Yace Game Da Azumin Ƙananan Yara
|
Mar 13, 2024 |
|
'Amfani Da Tsaffin Takardun Naira Zai Iya Jefa Mutum A Matsala'
|
Mar 06, 2024 |
|
"Ruwan 'Fiyowata' Na Neman Ya Gagari Talaka"
|
Feb 28, 2024 |
|
Harshen Uwa: Dalilin Da Mutane Ke Mance Yarensu Na Asali
|
Feb 21, 2024 |
|
Ranar Masoya: 'Da Wuya A Samu Soyayyar Gaskiya A Yanzu'
|
Feb 14, 2024 |
|
Yadda ‘Yan Arewa Za Su Samu Kuɗi A Soshiyal Midiya
|
Feb 07, 2024 |
|
Yadda Takura A Wajen Aiki Ke Ta'azzara Rayuwar Ma'aikaci
|
Jan 31, 2024 |
|
Matakan Kariya Daga Kwantawa Rashin Lafiya
|
Jan 24, 2024 |
|
Yadda Wasan Kanawa Da Zagezagi Ya Samo Asali
|
Jan 17, 2024 |
|
Matsalolin Da Suka Kewaye Kannywood
|
Jan 10, 2024 |
|
Ina Aka Kwana A Binciken Harin Tudun Biri?
|
Jan 03, 2024 |
|
Abin Da Zai Faru Idan Mutum Ya Cika Cin Goro
|
Dec 27, 2023 |
|
Mahimmancin Barin Wasiyya Tun Kana Da Rai
|
Dec 20, 2023 |
|
Dalilin Da Maza Ke Haura Shekar 40 Babu Auren Fari
|
Dec 13, 2023 |
|
Da Gaske Shan Garin Kwaki Na Kashe Ido?
|
Dec 06, 2023 |
|
Yadda Za Ku Gane Kuna Da Ƙarancin Suga A Jikinku
|
Nov 29, 2023 |
|
Abin Da Ya Sa Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa Huɗu
|
Nov 22, 2023 |
|
Ƙalubalen Da Matan Aure Ma'aikata Ke Fuskanta
|
Nov 15, 2023 |
|
Abin Da Ya Sa Ba a Ɗaukar Hoton Alƙali a Kotu
|
Nov 08, 2023 |
|
Yadda Amare Suka Mai Da Ankon Bikinsu Hanyar Tara Kuɗaɗe
|
Nov 01, 2023 |
|
Dalilin Da Aka Kasa Magance Rikicin Manoma da Makiyaya
|
Oct 25, 2023 |
|
Abin Da Ke Sa Maza Shan Maganin Karin Kuzarin Auratayya
|
Oct 18, 2023 |
|
Gaskiyar Abin Da Ke Kawo Cutar Basir
|
Oct 11, 2023 |
|
Me Ya Sa Waɗanda Suka Kammala Jami'a Ke Komawa Sana'ar Girke-Girke
|
Oct 04, 2023 |
|
Dalilin Da Ba Za Mu Bari Likita Na Miji Ya Duba Matanmu Ba
|
Sep 27, 2023 |
|
Matakan Nasara Wajen Neman Aure A Soshiyal Midiya
|
Sep 20, 2023 |
|
Da Wuya Talakan Najeriya Ya Iya Zuwa Aikin Hajjin Bana
|
Sep 13, 2023 |
|
Me Ya Sa Juyin Mulki A Wasu Kasashe Ya Dami Tinubu?
|
Sep 06, 2023 |
|
‘Yadda Rashin Gaisuwa Ya Kashe Aure’
|
Aug 30, 2023 |
|
Mun Fi Son Mulkin Sojoji —Al’ummar Nijar
|
Aug 23, 2023 |
|
Mece Ce Ribar Kai Gwamnati Ƙara
|
Aug 16, 2023 |
|
Matsalolin Zama Nesa Da Iyali
|
Aug 09, 2023 |
|
Abin Da Ya Sa Muke Yin Ciko —’Yan Mata
|
Aug 02, 2023 |
|
"Wahalar Da Mu Ka Sha A Wurin Iyayen Riko"
|
Jul 26, 2023 |
|
"Dole Ne Mace Ta Yiwa Mijinta Wanki"
|
Jul 19, 2023 |
|
Da Gaske Ana Iya Canza Injin Janareta Ya Koma Amfani Da Gas?
|
Jul 12, 2023 |
|
Yadda 'Yan Najeriya Suke Shiga Tasku a Kasashen Waje
|
Jul 05, 2023 |
|
Dalilan Lalacewar Al'adun Sallah
|
Jun 28, 2023 |
|
Martanin 'Yan Najeriya Kan Bashin Kudin Karatu
|
Jun 21, 2023 |
|
Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure
|
Jun 14, 2023 |
|
Yadda Cire Tallafin Mai Ya Shafi Rayuwar 'Yan Najeriya
|
Jun 07, 2023 |
|
Abin Da 'Yan Arewa Ke Son Tinubu Ya Yi Musu
|
May 31, 2023 |
|
Yadda Rashin Sanin kimar Waliyyai Ke Shafar Zamantakewar Aure
|
May 24, 2023 |
|
Yadda Hausawa Ke Shiga Kungiyoyin Asiri A Kudu
|
May 17, 2023 |
|
Zama Da Uwar Miji A Gida Daya: Inda Gizo Ke Saka
|
May 10, 2023 |
|
Yadda Iyaye Ke Kashe Wa 'Ya'yansu Aure A Arewa
|
May 03, 2023 |
|
Amfanin Kishiya A Zamantakewar Aure
|
Apr 26, 2023 |
|
Yadda Mutane Ke Zubar Da Ladan Azuminsu Kafin Sallah
|
Apr 19, 2023 |
|
Yadda Rashin Ruwan Sha Ke Lakume Rayuka A Kano
|
Apr 12, 2023 |
|
Hukuncin Saka Hotunan Sadaka A Soshiyal Midiya
|
Apr 05, 2023 |
|
Dalilin Da 'Yan Siyasa Ke Kin Karbar Kaye A Najeriya
|
Mar 29, 2023 |
|
Matakan Samun Nasara A Watan Ramadan
|
Mar 22, 2023 |
|
Hakikanin Abin Da Ya Sa Aka Ki Sakin Naira
|
Mar 15, 2023 |
|
Wane Ne Bola Ahmed Tinubu? Bayani Daga Dattawan Legas
|
Mar 08, 2023 |
|
Ba-zatan da Zaben 2023 Ya Zo Da shi
|
Mar 01, 2023 |
|
Anya INEC Ta Shirya Wa Zaben 2023?
|
Feb 22, 2023 |
|
Wa Zai Lashe Zaben Shugaban Najeriya?
|
Feb 15, 2023 |
|
Abin Da Ya Sa 'Yan Mata Ke Tallata Kansu a ‘Soshiyal Midiya'
|
Feb 08, 2023 |
|
Dalilin Da Mutane Ke Karya
|
Feb 01, 2023 |
|
Yadda Matsin Tattalin Arziki Ya Sa Wasu ’Yan Najeriya Suka Rage Cin Abinci
|
Jan 25, 2023 |
|
Alakar ’yan aiki da iyayen gidansu: A ina gizo ke saka?
|
Jan 18, 2023 |
|
Dalilin Da Maza Ke Shakkar Auren Mata 'Yan Boko
|
Jan 10, 2023 |
|
Yadda Yaudara Ta Zamo Ruwan Dare A Fagen Soyayya
|
Jan 04, 2023 |
|
Yadda Son Mata Da Dukiya Ke Raba Zumunci
|
Dec 28, 2022 |
|
Yadda Ake Aure Da Ciki A Kasar Hausa
|
Dec 21, 2022 |
|
Yadda Talla Ke Bata Rayuwar Yaran Arewa
|
Dec 14, 2022 |
|
Jabun Kayayyaki: Ina Hukumar SON Ta Shiga Ne?
|
Dec 07, 2022 |
|
Yadda Zubar Da Ciki Ya Zama Ruwan Dare A Najeriya
|
Nov 30, 2022 |
|
Maganin Karfin Maza: Gyara Ko Janyo Ciwo?
|
Nov 23, 2022 |
|
Yadda Iyaye Ke Lalata Da ’Ya’yan Cikinsu
|
Nov 16, 2022 |
|
Yadda Yi Wa Kananan Yara Fyade Ya Yadu A Arewacin Najeriya
|
Nov 09, 2022 |
|
Abin da kishi ke sa maza aikatawa
|
Nov 02, 2022 |
|
Yadda Masu Aure Suka Zama Mazinata A Najeriya
|
Oct 26, 2022 |
|
Yadda Aka Zalunce Mu A Bainar Jama’a, Amma Kowa Ya Kau Da Kai
|
Oct 19, 2022 |
|
"Mun Ci Karfin Aikin Zaben 2023" - Shugaban INEC
|
Oct 12, 2022 |
|
Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta
|
Oct 05, 2022 |
|
Yadda ‘Sakacin Ma’aikata’ Ke Lakume Rayuka A Asibitin Murtala
|
Sep 28, 2022 |
|
Tashin Hankalin Da Samari Ke Ciki Amma Suke Boyewa
|
Sep 21, 2022 |
|
Yadda Shawarwarin Zamantakewar Aure Ke Gudana A Kafafen Sada Zumunta
|
Sep 14, 2022 |
|
Yadda Abincin Da Ake Yawan Ci Ke Iya Zama Guba
|
Sep 07, 2022 |
|
'Yan Ta'adda Na Fada A Ji A Najeriya.
|
Aug 31, 2022 |
|
Yadda Rabon Gado Ke Neman Zama Tarihi
|
Aug 24, 2022 |
|
Kayan Mata: Gyaran Jiki Ko Janyo Ciwo?
|
Aug 17, 2022 |
|
Kamen ’Yan Arewa: Shin Lokacin Daina Ci-Rani Ya Yi?
|
Aug 10, 2022 |
|
‘Ina Sayar Da Kwalaba 1,000 Na ‘Kurkura’ A Mako A Zariya’
|
Aug 03, 2022 |
|
Daga Lahadin Nan INEC Za Ta Rufe Rajistar Katin Zaɓe
|
Jul 27, 2022 |
|
Dalilan Da Daliban Kano Ke Yawan Faduwa Jarabawa
|
Jul 20, 2022 |
|
Matsalar Tsaro Da Rashin Tsari Ne Suka Kara Ruguza Ilimi a Zamfara
|
Jul 13, 2022 |
|
Halin Da Harkar Ilimi Ke Ciki A Jihar Sakkwato
|
Jul 06, 2022 |
|
Ainihin Halin Da Harkar Ilimi Ke Ciki A Jihar Kebbi
|
Jun 29, 2022 |
|
Halin Da Karatun Boko Ke Ciki A Jihar Bauchi
|
Jun 22, 2022 |
|
Yadda Cin Zarafi Da Bidiyon Tsiraici Ke Zama Ruwan Dare
|
Jun 15, 2022 |
|
Alakar Matar Gida Da Dangin Miji
|
Jun 08, 2022 |
|
Jikoki A Hannun Kakanni Tausayi Ko Cutarwa?
|
Jun 01, 2022 |
|
Yadda ’Yan IPOB Suka Kashe Mai Tsohon Cikin Da ’Ya’yanta
|
May 25, 2022 |
|
Yadda Za A Magance Matsalolin Matasan Arewa
|
May 18, 2022 |
|
Dalilin Da Muka Bar Matasan Arewa A Baya
|
May 11, 2022 |
|
Anya Akwai Ranar Da Za A Wayi Gari Ta'addancin 'Yan Bindiga Ya Zama Tarihi A Najeriya?
|
May 04, 2022 |
|
Yadda Za A Magance Matsalar Tsaro A Arewacin Najeriya —Masana
|
Apr 27, 2022 |
|
Kokarin Da Gwamnati Ke Yi A Yakar ’Yan Ta'adda
|
Apr 20, 2022 |
|
Abin Da Muka Gani A Dabar ’Yan Ta’adda
|
Apr 13, 2022 |
|
Barnar Da 'Yan Bindiga Suka Yi A Arewa Maso Yammacin Najeriya
|
Apr 06, 2022 |
|
Asalin ta’addanci a Zamfara
|
Mar 30, 2022 |
|
Ina Makomar Masu Yada Labaran Karya A Lahira?
|
Mar 23, 2022 |
|
Yadda Ake Gane Labaran Karya
|
Mar 16, 2022 |
|
Hanyoyin Da Illar Labaran Karya Ke Shafar Jama'a
|
Mar 09, 2022 |
|
Yadda ’Yan Siyasa Ke Yada Labaran Karya Don Su Ci Zabe
|
Mar 02, 2022 |
|
Ungulu Da Kan Zabo: Yadda Labaran Karya Ke Buya A Tsakanin Al’umma
|
Feb 23, 2022 |
|
‘Yadda Masu Kwacen Waya Suka Kashe Dan Uwana Bayan Sun Illata Ni’
|
Feb 16, 2022 |
|
Yadda Masu Kwacen Waya Ke cin Karensu Babu Babbaka A Kano
|
Feb 09, 2022 |
|
Yadda labaran karya ke hana ruwa gudu a rayuwar al'umma
|
Feb 02, 2022 |
|
Waiwaye: Yadda Rufe Hanyoyin Sadarwa Ya Shafi Harkokin Kasuwanci
|
Jan 26, 2022 |
|
Hanyoyin Warware Matsalolin Bayan Jefa Kuri’a
|
Jan 19, 2022 |
|
Yadda Za A Magance Matsalolin Ranar Zabe
|
Jan 12, 2022 |
|
Matakan Yin Katin Zabe Domin Kawo Sauyi
|
Jan 05, 2022 |
|
Yadd kuri'arku za ta iya sauya rayuwarku
|
Dec 29, 2021 |
|
Karfin Ikon Talakawa A Dimokuradiyyar Gaskiya
|
Dec 22, 2021 |
|
Illolin da rashin kaunar juna ke yi wa mata
|
Dec 15, 2021 |
|
Dalilan Da Mata Ba Sa Kaunar Junansu
|
Dec 08, 2021 |
|
Yadda 'Yan Siyasar Kano Ke Hana Jihar Ci Gaba
|
Dec 01, 2021 |
|
Kunci da wulakancin da zawarawa ke fuskanta
|
Nov 24, 2021 |
|
Auren Wuf: Soyayya ko kwadayi?
|
Nov 17, 2021 |
|
Illolin da bilicin ke haifar wa lafiyar masu yi
|
Nov 10, 2021 |
|
Me ya sa ake bilichin?
|
Nov 03, 2021 |
|
Abin Da Ke Sa Mace Ta Fara Neman Namiji Da Aure
|
Oct 27, 2021 |
|
Mafita Daga Matsalar Yin Watsi Da Tarbiyyar ’Ya’ya
|
Oct 20, 2021 |
|
Daga Laraba: Har Da Rashin Tarbiya A Halin Da Kasar Nan Ke Ciki
|
Oct 13, 2021 |
|
Dalilan Mutuwar Kishin Kasa A Zukatan 'Yan Najeriya
|
Oct 06, 2021 |
|
Wane Ne Ke Yada Labaran Karya?
|
Sep 29, 2021 |
|
Anya Camfi Zai Fita Daga Zukatan Mutane Kuwa?
|
Sep 22, 2021 |
|
Yadda Aka Ceto Mutum 638 Da Ake 'Bautarwa' A Arewacin Najeriya
|
Sep 15, 2021 |
|
Fina-Finan Hausa: Gina Al'umma Ko Ruguza Tarbiya?
|
Sep 08, 2021 |
|
Yadda 'Yan Siyasa "Ke Mayar Da Matasa 'Yan Kwaya"
|
Sep 01, 2021 |
|
Wane Ne Ke Amfana Da Kayan Shaye-Shaye A Najeriya?
|
Aug 25, 2021 |
|
Yadda Matsalar Shaye-Shaye Ta Zama Ruwan Dare A Najeriya
|
Aug 18, 2021 |
|
Halin Ni-'Ya-Su: Wa Ya Kamata Ya Jikan 'Yan Gudun Hijira?
|
Aug 11, 2021 |
|
Abin da ke kawo yawan sakin aure a kasar Hausa
|
Aug 04, 2021 |
|
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ke Rashin Lafiyar Kwakwalwa
|
Jul 28, 2021 |
|
Tsadar kayan abinci: 'Yan Najeriya na dandana kudarsu
|
Jul 21, 2021 |
|
Yadda Hadurra ke lakume Rayukan Dubban 'yan Najeriya
|
Jul 14, 2021 |
|
Yadda Cin Hanci Da Rashawa Ke Kassara Rayuwar Al'umma
|
Jul 07, 2021 |
|
Yadda kwacen waya ke ajalin jama'a a Najeriya
|
Jun 30, 2021 |
|
Hidimar aure: Wa ya fi jin jiki tsakanin dangin ango da na amarya?
|
Jun 23, 2021 |
|
Shin Ana Damawa da Nakasassu a Najeriya?
|
Jun 16, 2021 |
|
Shekara 22 baya: Wanne alfanu Najeriya ta samu daga Dimokuradiyya?
|
Jun 09, 2021 |
|
Wacce hanya za a bi a hana satar mutane?
|
Jun 02, 2021 |
|
Taskun da Ibo Musulmi ke shiga
|
May 26, 2021 |
|
Sharar Fage
|
May 19, 2021 |